Wq/ha/Aisha
Aisha (Larabaci: عائشة بنت أبي بكر, romanized: ʿĀʾishah bint Abī Bakr; /ˈɑːiːʃɑː/,wanda US: /-ʃə, aɪˈiːʃə/, UK: /ɑːˈ(j)iːʃə/;c. 613/614 – Yuni 678) takasance mata wurin Muhammad kuma karamar matar shi. Yanda yazo a musulunci arubuce, sunata yazo da lakanni "uwar masu yadda" (Larabaci: أمّ المؤمنين, romanized: ʾumm al-muʾminīn), wanda ake wa laƙani da matar Muhammadu acikin al-qur'ani.