Wq/ha/Isa Ali pantami
Isa Ali Ibrahim "Pantami" an haife shi agarin gombe, kuma anfi saninshi da Sheikh Pantami, malamin addinin musulunci Wanda a halin yanxu yake riƙe da muƙamin ministan sadarwa da tattalin arziƙi na zamani nijeriya. Ya kasance babban darakta na hukumar bunƙasa fasahar sadarwa ta ƙasa (NITDA) ta nijeriya daga ranar 26 ga Satumban shekarar 2016 zuwa 20 ga watan agustan 2019 lokacin da aka zabe shi a matsayin minista aka rantsar dashi a ranar 21 ga watan agustan 2019 of Nigeria ,26 September 2016 to 20 August 2019. Pantami Yana cikin masu karatu bakwai (abokan huldar farfesa) da majalisar gudanarwa jami'ar fasahar ta tarayya owerri (FUTO) ta gabatar da matsayin farfesa a Taron 186th da aka gudanar a ranar juma'a, Agustan shekarar 20, 2021. Sai dai, karawar na ci Gaba tabka Cece-kuce, Kuma wasu masana sun Yi kakkausar suke kana zarge-zargen da Ake Yi na cewa ba da bi Ka'ida ba wajen Nadin farfesa a nijeriya.a dukwanna rigima, ba a ji wata kalma pantami.
Isa Ali Pantami
FNCS, FBCS, FIIM, MCPN | |
---|---|
Minista sadarwa da tattalin arzikin dijital | |
Mai ci | |
zama ofishin21 Agusta 2019 | |
wanda ya gabatar | Barrister Adebayo Shittu |
daraktar shugaban na NITDA | |
a ofishin
26 satumba 2016 – 20 Agusta 2019 | |
wanda ya gabata | Peter Jack |
wanda ya ci gaba | Inuwa Kashifu Abdullahi |
bayani sirri | |
An haife shi | Isa Ali Ibrahim
Gombe State, Nijeriya |
alaka | aure |
yara | - |
iyaye | - |
wurin zama | Abuja |
Alma mater |
|