Jump to content

Wq/ha/Aisha Alhassan

From Wikimedia Incubator
< Wq | ha
Wq > ha > Aisha Alhassan
Runcie C.W. Chidebe, Darakta Janar na Project PINK BLUE tare da Sanata Aisha J. Alhassan, Ministar Harkokin Mata da Ci gaban Jama’a; Dr. Ramatu Hassan, wakiliyar Ministar Lafiya; Chidinma Ekile, Toke Makinwa, da Annie Idibia a Ranar Yaki da Ciwon Daji ta Duniya.

Aisha Jummai Al-Hassan (An haife ta 16 ga watan Satumba, 1959 ta rasu 7 ga watan Mayu, 2021), wacce aka fi sani da Mama Taraba, lauya ce kuma ‘yar siyasa daga Najeriya wadda ta rike mukamin Ministar Harkokin Mata ta Tarayya daga lokacin da aka naɗa ta a shekarar 2015 har zuwa lokacin da ta yi murabus a shekarar 2018. Ta rasu tana da shekaru 61 a birnin Cairo sanadiyyar cutar Covid-19 a shekarar 2021.

Zantuka

[edit | edit source]