Wq/ha/Adejoke Orelope-Adefulire
Appearance
Victoria Adejoke Orelope-Adefulire (An haife ta a ranar 29 ga watan Satumba, shekarar 1959) yar siyasar ƙasar Najeriya ce. Ta taɓa rike mukamin mataimakiyar gwamnan jihar Legas daga shekarar 2011 zuwa 2015. Kafin haka dai ta kasance kwamishiniyar harkokin mata da kawar da talauci ta jihar Legas daga shekarar 2003 zuwa shekarar 2011.