Aisha Buhari ta faɗi haka ne a lokacin da take yin martani game da harkokin tsaro da suka ƙi ci suka ƙi cinyewa a Arewacin Najeriya.
Ina da ƙwarin gwiwar cewa sha'awarmu ta gaba ɗaya na inganta ilimin ƙananan yara da ƴan mata za ta iya faɗaɗa fiye da yadda take a yanzu.
Aisha Buhari ta faɗi haka a lokacin da take karɓar membobin ƙungiyar masu dillancin magunguna ta ƙasar Amurka (NAPPSA).
Aisha BuhariYara suna da daraja kuma su ne makomarmu. Wajibi ne da alhakinmu a matsayinmu na iyali da al'umma mu nuna ƙauna, kulawa da kuma kare su.
"Ina da kwarin gwiwar cewa sha'awarmu ta inganta ilimin yara mata za ta iya fadada fiye da yadda take a yanzu."
Aisha Buhari ta faɗi haka ne a lokacin da ta karbi bakuncin mambobin kungiyar likitocin harhada magunguna ta Najeriya (NAPPSA) daga kasar Amurka, wadanda suka kai mata ziyara Abuja.